An sace jigon APC a jihar Kaduna


apc

An sace daya daga cikin mayan jigon APC  , Abdulmalik Mohammed Durunguwa, a jihar Kaduna ranar juma’a nan 12 ga watan Agusta, yan sanda jihar sunce suna  iya bakin kokarinsu wajen ganin su ceto shi  kuma sun  kama wayanda suka yi wanann ika-ikan.Iyalansa  sunce har yanzu basu sami wani kira ba daga wayanda suka sace shin.Durunguwa baban manomi ne  kuma yana da baban kamfani kayan aikin na’ura mai kwakwalwa.

 

 

 

You may also like