Al-Shabab na son ta kawo dokar shari’a a Somaliya


images-9

 

An kaiwa sojojin Mogadishu babban birnin kasar Somaliya harin ban inda aka kashe mutane takwas.

Kungiyar ta’adda ta Al-Shabab masu alaka da ‘yan Al-Qaeda ne suka doki alhakin harin.

Kungiyar ta’adda ta Al-Shabab na kokarin ganin sun kafa daular Islama a kasar. Wannan shi ne daliln da ya sa a kowanne lokaci suke kai hare-haren bama-bamai a Mogadishu babban birnin kasar.

You may also like