Shugaban masu rinjaye ya yi nasarar komawa Majalisar Wakilai



Nigeria's lawmaker

Asalin hoton, Alhassan Doguwa Facebook

Bayan zaɓen cike-giɓi, INEC ta bayyana Alhassan Ado Doguwa a matsayin ɗan takarar da ya lashe zaɓen ɗan majalisar wakilai daga mazaɓar Doguwa da Tudun Wada.

Karo na biyar kenan, da ɗan majalisar na tarayya ke samun nasarar zuwa majalisar wakilai daga Kano tun bayan dawowar Najeriya mulkin dimokraɗiyya a 1999.

An soke nasarar da ya samu tun farko, bayan zaɓen 25 ga watan Fabrairu, saboda jami’in sanar da sakamako, Farfesa Ibrahim Adamu Yakasai ya ce “tursasa masa” aka yi.

Ya dai ce sai an sake kaɗa ƙuri’a a tasoshin zaɓe 13.



Source link


Like it? Share with your friends!

1

You may also like