Sojan Isra-ila Ya Harbe Wata Musulma Da ‘Ya’yanta 



Rahotanni daga birnin Ghaza, na yankin gabas ta tsaya na cewa.

 
Sojojin Isra-ila, na yin kisan kan mai uwa da wa wabi kan Musulmai Palasdiwa, inda wani fai-fan bidiyo da aka fitar ya nuna yadda wani  wani sojan Isra-ila ya bindige wata mata da ‘ya-‘yanta guda  2.

You may also like