Ta Sokawa Mijinta Wuka Saboda Yana Gina Sabon Gida


Tun bayan Maryam ta soka mijinta Bilyaminu wuka wanda hakan ya zama sanadiyyar rasuwar sa. Hakan ya zama tamkar ba wa Mata lasisin Sokawa Mazajen su. A unguwar ‘Yandodo da ke Hotoro a karamar hukumar Nassarawa, Hadiza ta Sokawa mijinta Balarabe wuka saboda yana gina sabon gida. Wanda a zargin ta wai Aure ya ke nufin karawa.

A halin yanzu ya na asibitin Marigayi Malam Aminu Kano, sakamakon raunin da ta yi masa.

You may also like