AREWA24news

AREWA24news

ƴan bindiga

Recent
  • Most Voted
  • Most Viewed
  • Most Discussed
  • Recent
  • Featured
  • Random
  • Ƴan bindiga sun yi garkuwa da mutane uku a Abaji

    Wasu da ake kyautata zaton ƴanbindiga ne sun yi garkuwa da wasu mutanen uku a wata gona dake Abaji. Wani mazaunin yankin da ya bayyana...

    by
    5 years ago5 years ago
  • Wasu yan bindiga sun kashe mutane hudu a jihar Plateau

    Wasu yan bindiga a ranar Laraba sun kashe wasu ma’aikatan gini su hudu a kauyen Angwan Rogo dake yankin Jebu-Miango a karamar hukumar Bassa ta...

    by
    5 years ago5 years ago
  • Yan bindiga sun kashe mutane uku a Plateau

    Wasu yan bindiga da ake zargin fulani makiyaya ne sun kashe mutane uku a Dong dake karamar hukumar Jos ta arewa a jihar Plateau. Terna...

    by
    5 years ago5 years ago
  • Wasu yan bindiga sun kashe mutane biyar a jihar Plateau

    Wasu yan bindiga da ake zargin fulani makiyaya ne sun kashe mutane biyar a kauyukan Dantako da Nzharuvo dake gundumar  Miango a karamar hukumar Bassa...

    by
    5 years ago5 years ago
  • Ƴan bindiga sun harbe mutane 41 a Zamfara

    Wasu gungun ɓata gari ɗauke da makamai sun kashe aƙalla mutane 41 a ƙauyen Birane dake ƙaramar hukumar Maru ta jihar Zamfara. A cewar jaridar...

    by
    5 years ago5 years ago
  • Wasu ƴan bindiga sun kashe mutane 7 a wani ƙauye dake Kaduna

    Mutane da ba su gaza 7 ne aka kashe a wani hari da wasu ƴan bindiga da ake kyautata zaton Fulani makiyaya ne suka kai...

    by
    5 years ago5 years ago
  • Yan bindiga sun sace wani basaraken gargajiya a jihar Rivers

    Yan bindiga sun sace, Eze, G.A.O Omodu basaraken gargajiya na  Mgobuolua dake al’ummar Rundele a ƙaramar hukumar Emohua ta jihar Rivers. Bata garin sun sace...

    by
    5 years ago5 years ago
  • ƴan bindiga sunyi garkuwa da kwanishina A jihar Cross Rivers

    Wasu ƴan bindiga sunyi awon gaba da kwamishinan ruwa na jihar Cross River Mista Gabriel Odu-Orji. Kamfanin dillancin labarai na ƙasa NAN ya rawaito cewa...

    by
    6 years ago6 years ago

Recent Posts

  • PSG ta yi wa Real Madrid kancal a kan Mbappe, AC Milan za ta saki Ibrahimovic
  • Mai mota ya kashe mutum ɗaya da raunata bakwai a rikicin Isra’ila da Falasɗinu
  • Lokaci mafi dacewa na fara koya wa yara azumi?
  • Shin akwai bukatar gwanati ta tantance malami kafin ya fara wa’azi?
  • ‘Yan bindiga Sun Sace Gomman Mutane A Zamfara, Katsina

Recent Comments

No comments to show.
© 2023 All Rights Reserved

log in

Connect with:
Facebook Google Twitter

Forgot password?
Captcha!

reset password

Back to
log in