AREWA24news

AREWA24news

BokoHaram

Recent
  • Most Voted
  • Most Viewed
  • Most Discussed
  • Recent
  • Featured
  • Random
  • Dakarun Sojojin Saman Nijeriya Sun Ragargaza Sansanin ‘Yan Boko Haram A Dajin Sambisa

    Rundunar sojojin sama ta Operation LAFIYA DOLE, ta ragargaji ‘yan Boko Haram a dajin Sambisa da ke jihar Borno. Kakakin rundunar sojin, Manjo Janar John...

    by
    2 years ago2 years ago
  • An Sake Yaye Tubabbun ‘Yan Boko Haram Sama Da 300 A Nijeriya

    Gwamnatin Nijeriya ta sake yaye tubabbun ‘yan Boko Haram sama da 300, bayan sun dauki tsawon lokaci ana sauya musu tunani tare da koyar da...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Mayakan BH sun kashe ma’aikatan agaji 5 da suka sace

    Akalla ma’aikatan agaji su biyar da aka sace a jihar Borno mayakan Boko Haram suka hallaka su. Ma’aikatan agajin na tafiya ne daga Maiduguri ya...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Rashin Yi Sallah Ne Ya Jawo Bulluwar Cutar Corona Virus, Inji Shekau

    A cikin sakon bidiyon da shugaban kungiyar Boko Haram, Abubakar Shekau ya sake mai dauke da minti daya da dakika 42, ya bayyana cewa ba...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Janar Buratai Ya Yi Hijira Zuwa Dajin Sambisa Domin Jagorantar Yaki Da Boko Haram

    Rundinar sojojin Nijeriya ta tabbatar mana da labarin cewa ran maza shugaban sojojin Nigeria Laftanar Janar Tukur Yusuf Buratai ya baci, domin shugaban sojojin ya...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Ndume: Dalilin da ya sa za a cigaba da fama da rikicin Boko Haram a yankin arewa maso gabas

    Ali Ndume, shugaban kwamitin majalisar dattawa kan harkokin sojoji ya ce za a cigaba da fama da matsalar yan tada kayar baya a yankin arewa...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Sojoji Sun Kama Wasu ‘Yan Boko Haram Da Ake Nema Ruwa A Jallo

    Dakarun sojojin kundunbala na Nijeriya da hadin gwiwar mayaka ‘yan sa kai Civilian JTF reshen karamar hukumar Bama a jihar Borno, sun samu nasarar farautar...

    by
    3 years ago3 years ago
  • BOKO HARAM SUN KAI WA GWAMNAN BORNO HARI

    Mayakan Kungiyar Boko Haram sun Kaiwa tawagar Gwamnan Jihar Borno Babagana Zulum hari. Jaridar TheCable ta ruwaito cewa, an farmaki tawagar Gwamnan ne a Konduga...

    by
    4 years ago4 years ago
  • Hoto:Rundunar sojan Najeriya na samun nasara a yaki da Boko

    Rundunar sojan Najeriya na cigaba da samun nasara a fafatawar da take da mayakan kungiyar Boko Haram. Sakamakon luguden wuta ta sama da kuma kasa...

    by
    4 years ago4 years ago
  • Mayakan Boko Haram sun kai hari a Adamawa

    Wasu mutane da ake kyautata zaton mayakan kungiyar Boko Haram ne sun kai hari wani gari dake karamar hukumar Michika ta jihar Adamawa ranar Litinin....

    by
    4 years ago4 years ago
  • Mayakan Boko Haram sun sake kai wari a wani kauye dake jihar Borno

    Wasu al’ummomi dake karakashin karamar hukumar Monguno ta jihar Borno sun fuskanci hare -hare daga mayakan kungiyar Boko Haram a daren jiya. Wani mazaunin yankin...

    by
    4 years ago4 years ago
  • Buhari zai gana da manyan hafsoshin tsaro

    Shugaban kasa, Muhammad Buhari ya gayyaci manyan hafsosin sojan kasar nan zuwa wani taron gaggawa biyo bayan kisan sojojin Najeriya da kungiyar Boko Haram tayi....

    by
    4 years ago4 years ago
  • Bayan kisan sojoji 44 majalisar dattawa ta tura wakilai yankin arewa maso gabas

    Majalisar dattawa a ranar Alhamis ta yanke shawarar tura wata tawagar wakilai da za su ziyarci sojojin dake yaki da yan ta’addar kungiyar Boko Haram...

    by
    4 years ago4 years ago
  • An kama wata yar kunar bakin wake a Maiduguri

    Rundunar sojin Najeriya ta ce ta kama wata mata yar kunar bakin wake wacce ta yi yunkurin shiga birnin Maiduguri. A wani sako da rundunar...

    by
    4 years ago4 years ago
  • Mata da yara sun gudu zuwa Maiduguri ya yin da Boko Haram suka kai hari Bale Shuwa

    Yan ta’addar Boko Haram sun kai hari kan al’ummar dake Bale Shuwa a karamar hukumar Jere ta jihar Borno. Harin ya tilastawa daruruwan magidanta kwarara...

    by
    4 years ago4 years ago
  • Boko Haram Sun Yi Wa Manoma Yankan Rago A Maiduguri

    Manoma biyu Yan kungiyar Boko Haram suka kashe a kauyen Kuwa-Yangewa dake kan hanyar Maiduguri zuwa Damboa. Mai rikon muƙamin kwamandan rundunar sojan Najeriya ta...

    by
    4 years ago4 years ago
  • Boko Haram Sun Yi Wa Manoma Yankan Rago A Maiduguri

    Manoma biyu Yan kungiyar Boko Haram suka kashe a kauyen Kuwa-Yangewa dake kan hanyar Maiduguri zuwa Damboa. Mai rikon muƙamin kwamandan rundunar sojan Najeriya ta...

    by
    4 years ago4 years ago
  • An kashe mutane 63 a harin da Boko Haram suka kai a wani ƙauye dake Borno

    Yan kungiyar Boko Haram sun kashe mutane 63 a wani ƙauye da ake kira,Malari a jihar Borno. Wani jami’in agaji dake aiki a sansanin yan...

    by
    5 years ago5 years ago
  • Yan gudun hijira na cikin mawuyacin hali a garin Bama inda ƙananan yara 33 suka mutu

    Aƙalla ƙananan yara 33 ne suka mutu a sansanin yan gudun hijira dake Bama a jihar Borno sakamakon ƙarancin abinci kungiyar likitoci ta Médecins Sans...

    by
    5 years ago5 years ago
  • ‘Yansanda sun gudanar da zanga-zanga a Maiduguri

    Jami’an yan sanda dake aikin musamman a jihar Borno sun gudanar da zanga-zanga a Maiduguri babban birnin jihar. Yan sandan an tura sune birnin a...

    by
    5 years ago5 years ago

Recent Posts

  • Abin da kuke son sani kan wasan Barca da Girona
  • Easter: Yesu zai iya dawowa a kowane lokaci daga yanzu – Rabaran Mati
  • Gini ya rufta wa mutane a Faransa | Labarai | DW
  • Benzema zai tsawaita zama a Real Madrid, AC Milan na son Balogun
  • A karon farko mace da wani baƙar fata za su tafi duniyar wata

Recent Comments

No comments to show.
© 2023 All Rights Reserved

log in

Connect with:
Facebook Google Twitter

Forgot password?
Captcha!

reset password

Back to
log in