AREWA24news

AREWA24news

libiya

Recent
  • Most Voted
  • Most Viewed
  • Most Discussed
  • Recent
  • Featured
  • Random
  • Kungiyar IOM ta ceto bakin haure | Labarai | DW

    Kungiyar  kula da kaurar jama’a IOM ta ce galibi wadanda aka ceto sun bata ne a yayin da suke kokarin dawowa daga Libiya, ko da...

    admin
    by admin
    6 months ago6 months ago
  • Hadarin Tankar mai ya kashe mutane a Libiya | Labarai | DW

    Hatsarin ya faru ne a yayin da mazauna yankin suka yi dandazo kan tankar man don dibar ganima, lamarin da ya haifar da gobarar wasu...

    admin
    by admin
    8 months ago8 months ago
  • Libiya: Masu zanga-zanga sun kutsa majalisa | Labarai | DW

    Tashoshin talabijin da dama na kasar sun ruwaito yadda masu boren suka yi nasarar kutsawa cikin ginin majalisar dokokin Libiya tare da lalata abuwa da...

    admin
    by admin
    9 months ago9 months ago
  • MDD ta gaza cimma matsaya kan zaben Libiya | Labarai | DW

    Kakakin majalisar dokokin kasar Aguila Saleh da shugaban majalisar kolin kasar Khaled Al-Mishri sun gana a birnin Geneva na tsawon kwanaki uku, domin tattaunawa kan...

    admin
    by admin
    9 months ago9 months ago
  • Kokarin ceto bakin haure a ruwan Tunusiya | Labarai | DW

    Rahotanni sun nunar da cewa bakin hauren da suka fito daga Libiya, na kokarin tsallakawa Turai ne da suke yi wa kallon tudun mun tsira....

    admin
    by admin
    10 months ago10 months ago
  • Firaminista Fathi ya shiga Tripoli | Labarai | DW

    Sabon firaminita Fathi Bachagha da ke samun cikakken goyon bayan majalisar shu’ra ta gabashin kasar ya shiga babban birnin kasar ne tare da rakiyar wasu...

    admin
    by admin
    10 months ago10 months ago
  • Firaminista Fathi ya shiga Tripoli | Labarai | DW

    Sabon firaminita Fathi Bachagha da ke samun cikakken goyon bayan majalisar shu’ra ta gabashin kasar ya shiga babban birnin kasar ne tare da rakiyar wasu...

    admin
    by admin
    10 months ago10 months ago
  • Firaminista Fathi na Libiya ya isa Tripoli | Labarai | DW

    Sabon Firaminita Fathi Bachagha da ke samun cikakken goyon bayan majalisar shu’ra ta gabashin kasar Libiya ya shiga babban birnin kasar ne tare da rakiyar...

    admin
    by admin
    10 months ago10 months ago
  • Libiya: Taron majalisar ministoci cikin rudani | Labarai | DW

    Shugaba Fathi Bachagha da kansa ne ya jagoranci taron, wanda ya kira a sahihance bayan da suka samu tabarrukin majlisar dokokin gabashin kasar, mai tazarar...

    admin
    by admin
    11 months ago11 months ago
  • Mutane shida sun mutu a tekun Libiya | Labarai | DW

    Hukumar kula da kauran jama’a ta duniya ta gano gawawakin wasu mutane 6 bayan da wani kwale-kwalen katako dauke da bakin haure kimanin 35 ya...

    admin
    by admin
    11 months ago11 months ago
  • Dbeibah da Bachagha: Wa ke mulkar LIbiya? | NRS-Import | DW

    ‘Yan majalisa 92 ne suka kada kuri’ar amincewa da gwamnatin Fathi Bashagha daga cikin 101 da suka halarcin zaman a birnin Tobruk da ke gabashin...

    admin
    by admin
    1 year ago1 year ago
  • Libiya na tuni da ranar juyin juya hali | Labarai | DW

    Al’ummar kasar Libya sun gudanar da taron cike da alhini kan halin da kasar ta tsinci kanta na rikici da kuma rashin tabbas. A rana...

    admin
    by admin
    1 year ago1 year ago
  • Khalifa Haftar ya amince da sabon firaiminista | Labarai | DW

    Bangaren Khalifa Haftar na Libiya ya amince da matakin Majalisar Dokokin kasar na zaben Fathi Bashagha a matsayin wanda ake kyautata zato zai zama sabon...

    admin
    by admin
    1 year ago1 year ago
  • Khalifa Khaftar ya amince da sabon firaiminista | Labarai | DW

    Bangaren Khalifa Haftar na Libiya ya amince da matakin Majalisar Dokokin kasar na zaben Fathi Bashagha a matsayin wanda ake kyautata zato zai zama sabon...

    admin
    by admin
    1 year ago1 year ago
  • Firaministan Libiya ya tsallake rijiya da baya | Labarai | DW

    Da safiyar wannan Alhamis din ne rahotanni suka tabbatar da kai wa Firaminista Abdulhamid al-Dbeibah, inda aka ce ya tsira da ransa. Masu aiko da...

    admin
    by admin
    1 year ago1 year ago
  • Bakin haure 43 sun nutse a tekun Bahar Rum | Labarai | DW

    Yawancin wadanda ke cikin jirgin sun fito ne daga kasashen Masar da Sudan da Iritriya da Bangaladesh duk a kokarin neman mafita na rayuwa mai...

    admin
    by admin
    2 years ago2 years ago
  • Yan Najeriya 160 sun dawo gida daga Libiya

    Hukumar kula da yan gudun hijira ta duniya ta dawo da wasu yan Najeriya su 160 gida daga birnin Tirabulus na kasar Libiya. Wadanda aka...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Yan Najeriya 1500 ne ke zaman gidan yari a kasar Italiya

    Stefanou Pontesilli, jakadan kasar Italiya a Najeriya ya ce akalla yan Najeriya da ba su gaza 1500 ne suke zaman gidan yari a kasar. Pontesilli,ya...

    by
    5 years ago5 years ago
  • Wata Kotu a  kasar Libiya ta wanke dan marigayi Gaddafi daga zargin kisan kai 

    Wata kotun daukaka kara a  kasar Libiya ta wanke daya daga cikin ƴaƴan tsohon shugaban kasar Kanal Mu’ammar Gaddafi bisa tuhumar da ake yi masa...

    by
    5 years ago5 years ago
  • Gwamnatin tarayya ta kwaso yan Najeriya 481 daga Libiya

    Gwamnatin tarayya a ranar Lahadi ta kwaso yan Najeriya 480 da suka makale a ƙasar Libya. Kwaso yan ragowar Najeriya sama 4511 biyo baya bada...

    by
    5 years ago5 years ago

Recent Posts

  • Dauda ya lashe zaben gwamnan jihar Zamfara
  • Conte zai bar Tottenham cikin makon nan, Arsenal ta yi wa Odegaard tayin zama da Gunners zuwa 2030
  • Me ya sa Amurka da ƙawayenta suka mamayi Iraqi, shekaru 20 da suka gabata?
  • Matsalolin da aka fuskanta lokacin zaɓen gwamna a wasu jihohin Najeriya
  • Sakamakon zaben gwamna a Katsina cike yake da magudi — Lado Dan Marke

Recent Comments

No comments to show.
© 2023 All Rights Reserved

log in

Connect with:
Facebook Google Twitter

Forgot password?
Captcha!

reset password

Back to
log in