AREWA24news

AREWA24news

najeriya

Recent
  • Most Voted
  • Most Viewed
  • Most Discussed
  • Recent
  • Featured
  • Random
  • Kungiyar Tuntubar Arewa Ta ACF Ta Tattauna Kan Batutuwan Tsaro, Yajin Aiki, Da Ambaliyar Ruwa

    KADUNA, NIGERIA – Kungiyar ta ACF wadda ta gudanar da babban taronta na zangon karshen shekara a garin Kaduna, ta ce akwai bukatar samar da...

    admin
    by admin
    6 months ago6 months ago
  • Kwamitin Hafsan Hafsoshin Najeriya Ya Ceto Dukkan Fasinjojin jirgin Kasan Kaduna Da Aka Yi Garkuwa Dasu

    ABUJA, NIGERIA – Kwamitin da Hafsan Hafsoshin Najeriya General L E O Irabor ya hada don ceto sauran fasinjojin jirgin kasan da aka yi garkuwa...

    admin
    by admin
    6 months ago6 months ago
  • ASUU Ta Caccaki Ngige Kan Rijistar Sabbin Kungiyoyi Da Za Su Maye Gurbinta

    abuja, nigeria —  Wannan yunkuri na zuwa ne yayin da aka kasa cimma matsayar kawo karshen yajin aikin da kungiyar ta ASUU ke yi da...

    admin
    by admin
    6 months ago6 months ago
  • Hukumar Kula Da Ayyukan ‘Yan Sandan Najeriya Ta Kori Wasu Manyan ‘Yan Sanda Bakwai, Ta Rage Mukaman Wasu

    ABUJA, NIGERIA – Hukumar Kula da ayyukan ‘yan sandan Najeriyar, wacce ta shafe kwanaki tana gudanar da taronta karo na goma sha biyar a birnin...

    admin
    by admin
    6 months ago6 months ago
  • Yau, Ranar Malamai Ta Duniya, An Bayyana Muhimmancinsu Ga Cigaban Dan Adam

    PLATEAU, NIGERIA – Majalisar dinkin duniya ta kebe ranar biyar ga watan Oktoban kowace shekara a matsayin Ranar Malamai ta Duniya. Makasudin kebe ranar shi...

    admin
    by admin
    6 months ago6 months ago
  • Cin Zarafin Mata Ta Hanyar Lalata A Jami’o’i Abin Tada Hankali Ne: Buhari

    WASHINGTON, D.C. – A shekarar 2019, BBC ta yi amfani da wani dan jaridan da ya yi shigar burtu wajen fallasa yadda ake cin zarafin...

    admin
    by admin
    6 months ago6 months ago
  • Hukumar Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Jihar Kaduna Ta Ce Ta Himmantu Ga Ganin An Yi Zaben 2023 Cikin Natsuwa

    KADUNA, NIGERIA – Hukumar wanzar da zaman lafiyar, wadda ta kira wani taron masu ruwa da tsaki, ta ce ta na sane da yankunan da...

    admin
    by admin
    6 months ago6 months ago
  • Kotu Ta Umurci Gwamnati Ta Samarwa Dan Kasar China Da Ake Tuhuma Da Kashe Ummita Tafinta

    kano, nigeria —  Gwamnatin jihar Kano ce ke tuhumar Mr Frank Geng da kashe Ummukulsum Sani wadda aka fi sani da Ummita. Mr Geng mutumin...

    admin
    by admin
    6 months ago6 months ago
  • Dalilin Da Ya Sa Tinubu Ya Tafi London – APC

    Washington D.C. —  Jam’iyyar All Progressives Party (APC) mai mulki a Najeriya, ta yi karin haske game da dalilin da ya sa dan takarar mukamin...

    admin
    by admin
    6 months ago6 months ago
  • Mutum 12 Sun Mutu A Fadan Kabilanci A Taraba

    TARABA, NIGERIA – SP Abdullhi Usman kakakin rundunar ‘yan sandan Jihar Taraba ya tabbatar mana da cewa ‘yan bangan da ake zargin sun ware kansu...

    admin
    by admin
    6 months ago6 months ago
  • Kungiyar Masu Gwanjon Kayayyaki Ta Najeriya ta Nuna Damuwa Game Da Ayyukan Hukumar Kwastam

    abuja, nigeria —  A taron manema labaru a Abuja, shugaban kungiyar Alh. Musa Kurra Abubakar ya ce hukumar kwastam din bata yin aiki tare da...

    admin
    by admin
    6 months ago6 months ago
  • Hukumar NDLEA Ta Kama Wani Mai Fataucin Kwayoyin Da Tramadol Na Naira Biliyan 9

    lagos, nigeria —  Hukumar ta kai samamen ne a cikin gidajen wani mutum mai suna Ugochukwu Nsofor Chukwukabia dake rukunin gidajen Victoria Garden City a...

    admin
    by admin
    6 months ago6 months ago
  • Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Umarci Jami’an Tsaro Su Binciko Wadanda Suka Kashe Wasu Fulani Biyu

    KADUNA, NIGERIA – Rahotanni dai sun ce wasu Fulani biyu ne su ka shiga Birnin Gwari sayayya sai wasu suka fara zarginsu, wanda hakan ya...

    admin
    by admin
    6 months ago6 months ago
  • Rundunar Sojan Najeriya Ta Tona Rijiyar Burtsatse Mai Aiki Da Hasken Rana A Kauyen Rinze Dake Jihar Nasarawa

    NASARAWA, NIGERIA – Babban hafsan sojan kasa Laftanar Janar Faruk Yahaya ya bayyana haka a taron kaddamar da rijiyar da a ka karawa da na’urar...

    admin
    by admin
    6 months ago6 months ago
  • Kananan Yara Dake Gudun Hijira Sakamakon Rashin Tsaro Basa Samun Ingantaccen Ilmi

    SOKOTO, NIGERIA – Wannan na zuwa ne lokacin da dubban yara su ka yi bankwana da karatu sanadiyyar halin da suka samu kansu ciki na...

    admin
    by admin
    6 months ago6 months ago
  • Jama’a Su Daina Daukar Cewa Musibu Da Ke Faruwa Wasu Kasashe Ba Su Shafe Su Ba

    sokoto, nigeria —  Wannan na zuwa ne lokacin da wasu kasashen duniya ke fama da wasu matsaloli da kan iya yin Illa ga zaman lafiya....

    admin
    by admin
    6 months ago6 months ago
  • Buhari Ya Ankarar Da ‘Yan Siyasa Kan Tsaftace Kalaman Yakin Neman Zabe

    KANO, NAJERIYA —  Yanzu haka dai ‘yan Najeriya na ci gaba da fashin baki da tofa albarkacin baki kan yadda ya kamata ‘yan siyasa da...

    admin
    by admin
    6 months ago6 months ago
  • Najeriya na bikin samun ′yanci | Labarai | DW

    A Asabar din ne Najeriyar ke cika shekaru 62 da samun ‘yanci daga turawan mulkin mallaka na Birtaniya, bikin da ke zuwa daidai lokacin da...

    admin
    by admin
    6 months ago6 months ago
  • An Sace Wani Babban Jami’in Dan Sanda A Kebbi

    kebbi, nigeria —  A jihar Kebbi da ke arewa maso yammacin Najeriya, wani babban jami’in dan sanda mai kula da yanki, wato “Area Commander” ACP...

    admin
    by admin
    6 months ago6 months ago
  • Najeriya za ta ci bashin makudan kudade daga bankin duniya | Labarai | DW

    Jihohi da dama a kasar da ta fi yawan al’umma a nahiyar Afirka na fama da rashin isasun kudaden shiga, matakin da ke kai su...

    admin
    by admin
    6 months ago6 months ago

Recent Posts

  • Dauda ya lashe zaben gwamnan jihar Zamfara
  • Conte zai bar Tottenham cikin makon nan, Arsenal ta yi wa Odegaard tayin zama da Gunners zuwa 2030
  • Me ya sa Amurka da ƙawayenta suka mamayi Iraqi, shekaru 20 da suka gabata?
  • Matsalolin da aka fuskanta lokacin zaɓen gwamna a wasu jihohin Najeriya
  • Sakamakon zaben gwamna a Katsina cike yake da magudi — Lado Dan Marke

Recent Comments

No comments to show.
© 2023 All Rights Reserved

log in

Connect with:
Facebook Google Twitter

Forgot password?
Captcha!

reset password

Back to
log in