AREWA24news

AREWA24news

yan sanda

Recent
  • Most Voted
  • Most Viewed
  • Most Discussed
  • Recent
  • Featured
  • Random
  • Sojoji sun ceto manoma biyu a Kaduna tare da kama yan bindiga uku a Kaduna

    Sojojin rundunar Operation Thunder Strike sun samu nasarar ceto wasu manoma biyu a kauyen Gadani dake gundumar Gwagwada a karamar hukumar Chikun ta jihar Kaduna....

    by
    2 years ago2 years ago
  • Karuwa ta sayar da jaririnta kan kudi ₦300,000 a Katsina

    Rundunar yan sandan jihar Katsina, ta kama wata mata mai zaman kanta mai suna, Zainab Adamu dake zaune a Kofar Kaura wacce ake zargi da...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Yan sanda sun kashe wasu matasa biyu a Kano

    An zargi jami’an yan sanda da kashe wasu matasa biyu, Ibrahim Isa wanda aka fi sani da Banufe da kuma Ibrahim Sulaiman wanda ake kira...

    by
    2 years ago2 years ago
  • An yi garkuwa da shugaban karamar hukuma tare da direbansa

    Wasu yan bindiga da ba a san ko suwaye ba sun sace,Kwamared Jacob Olayiwola Adeleke shugaban riko na karamar hukumar, Iganna dake jihar Oyo. Jaridar...

    by
    2 years ago2 years ago
  • An ja kunnen yan sanda kan amfani da karfi akan masu zanga-zangar #EndSARS

    Muhammad Adamu, Babban Sufeta Janar na ‘yan sandan Najeriya, ya gargaɗi duka ‘yan sandan kasar kan amfani da ƙarfi ga masu zanga-zangar lumana. A wata...

    by
    2 years ago2 years ago
  • Jami’an yan sanda sun sako ‘ya’yan Abiola

    Jami’an yan sanda sun sako Kassim da kuma Aliyu Agboola ya’yan marigayi MKO Abiola bayan da suka shafe kwanaki a tsare. Kassim da Aliyu sun...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Ta kashe saurayinta kan zubar da ciki

    Rundunar yansandan jihar Anambra, ta kama wata mata mai ciki da ake zargi da kashe saurayinta dalilin juna biyu. Haruna Muhammad, mai magana da yawun...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Wani matashi ya yanke kan tsohuwa yar shekara 82

    Rundunar yan sandan jihar Anambra ta kama wani mai suna, Lucky Michael da ake zarginsa da laifin yanke kan wata tsohuwa yar shekara 82 a...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Yan sanda a Anambra sun ceto yarinya yar shekara 14 daga hannun masu garkuwa da mutane

    Yan sanda a Jihar Anambra, sun samu nasarar ceto wata yarinya yar shekara 14 da aka yi garkuwa da ita bayan da ta shafe kwanaki...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Hoton matuka jirgin yan sanda da mayakan Ansaru suka raunata

    Matuka jirgi biyu aka jikkata lokacin da wasu yan bindiga da ake zargin mayakan kungiyar Ansaru ce suka bude wuta kan jirgi mai saukar ungulu...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Yan bindiga a Zamfara sun sako wani dagaci

    Dagacin kauyen Gayari dake karamar hukumar Gummi ta jihar Zamfara da wasu yan bindiga suka yi garkuwa da shi ranar Juma’a ya samu kubuta daga...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Ƴan sanda a Katsina sun ceto mutane 26 da aka yi garkuwa da su

    Jami’an yan sanda sun samu nasarar ceto wasu mutane 26 da aka yi garkuwa da su bayan da aka gansu suna watangaririya a dajin Dugun...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Yan sanda biyu sun kubuta bayan sun shafe wata biyu a hannun masu garkuwa da mutane

    Wasu jami’an yansanda biyu da aka yi garkuwa da su cikin watan Nuwamba a karamar hukumar Andani ta jihar Rivers sun shaki iskar yanci. Nnamdi...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Mutane 7 kacal aka yi garkuwa da su a Katsina ba 40 ba a cewar ‘yansanda

    Rundunar yansandan jihar Katsina ta ce mutane 7 kacal aka yi garkuwa da su ba mutane 40 ba kamar yadda mutanen yankin da abin ya...

    by
    3 years ago3 years ago
  • An harbi wani mutum yayin da yan bindiga suka sace matarsa da yarsa

    Wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun harbe wani mutum da aka bayyana da suna Anyinu kana suka sace matarsa da kuma...

    by
    3 years ago3 years ago
  • An kama wanda ya kashe matukin babur mai kafa uku

    Rundunar yan sandan jihar Anambra ta kama wani mai suna, Chizoba Nwoye da ake zargi da yin garkuwa da kuma kashe wani matukin babur mai...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Yan sanda sun ceto wani likita tare da kashe mutane uku dake garkuwa da mutane

    Yan sanda a Benue sun tabbatar da kisan wasu mutane uku da ake zargin masu garkuwa da mutane ne tare da kubutar da wani likita...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Yan bindiga sun kashe yan sanda uku a Kaduna

    Wasu yan bindiga sun harbe yan sanda uku har lahira dake aiki da karamin ofishin yan sanda na Fadan Karshi a karamar hukumar Sanga ta...

    by
    3 years ago3 years ago
  • An kashe yan sanda biyu a Bayelsa

    Yan sanda biyu aka harbe har lahira a ranar Talata a Otuogidi dake karamar hukumar Ogbia ta jihar Bayelsa. Mutanen da suka aikata kisan sun...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Yan sanda sun kama wani mutum da bindigogi uku

    Rundunar yan sandan jihar Delta,ta kama wani mutum dan shekara 29 da ake zargi dan fashi da makami ne dauke da kananan bindigogi kirar gida...

    by
    3 years ago3 years ago

Recent Posts

  • Taiwan da Chaina rikici na ta’azzara | Labarai | DW
  • Chadi ta raba gari da jakadan Jamus | Labarai | DW
  • Taɓa Kiɗi Taɓa Karatu
  • Yadda na nemo asalin iyayena a wata maƙabartar Algeria
  • Girke-girken Ramadan: Yadda ake dafa chicken doughnut

Recent Comments

No comments to show.
© 2023 All Rights Reserved

log in

Connect with:
Facebook Google Twitter

Forgot password?
Captcha!

reset password

Back to
log in