AREWA24news

AREWA24news

yansanda

Recent
  • Most Voted
  • Most Viewed
  • Most Discussed
  • Recent
  • Featured
  • Random
  • An kama yan fashin banki a Abuja

    Da safiyar ranar Asabar ne wasu yan fashi suka kai hari wani bankin kasuwanci dake unguwar Mpape a wjawny birnin tarayya Abuja. Da isarsu bankin...

    by
    3 years ago3 years ago
  • An fara binciken kisan da aka yiwa jami’an yan sanda uku a Kaduna

    Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta tura karin jami’an tsaro domin lalubowa tare da kama yan bindigar da suka harbe jami’anta uku a wani harin...

    by
    3 years ago3 years ago
  • Daliban jami’a 6 sun fada hannun yan sanda kan zargin aikata fashi da makami

    Yan sanda a jihar Neja sun kama wasu daliban jami’ar Ibrahim Badamasi Babangida dake Lapai, su shida kan zarginsu da aikata fashi da makami. Ana...

    by
    4 years ago4 years ago
  • Shi’a: Mambobin mu uku da aka kama ranar Litinin sun mutu a hannun jami’an tsaro

    Kungiyar yan uwa musulmi ta Najeriya da aka fi sani da shi’a ta yi zargin cewa kin bayar da damar samun kulawar likitoci ga mambobinta...

    by
    4 years ago4 years ago
  • An kama mutane biyu da hannu a sace Magajin Garin Daura

    Jami’an yan sanda sun kama wasu mutane biyu da ake zargin suna da hannu wajen yin garkuwa da, Magajin Garin Daura,Alhaji Musa Umar wanda sirikine...

    by
    4 years ago4 years ago
  • Rundunar yan sandan jihar Neja ta gano bindigogi a maboyar masu garkuwa da mutane

    Rundunar yansandan jihar Neja ta kai samame wata maboyar masu garkuwa da mutane dake wani yankin babban birnin jihar Minna inda aka samu nasarar gano...

    by
    4 years ago4 years ago
  • Masu garkuwa da mutane sun fada hannun ƴansanda a Edo

    Jami’an ƴansanda a jihar Edo sun kama wasu mutane bakwai ciki har da wasu samari biyu da ake zarginsu da sace wani mai suna, Osamagbe...

    by
    4 years ago4 years ago
  • ‘yankasuwa masu sayen shanu sun fada hannun masu garkuwa da mutane a jihar Taraba

    Wasu yanbindiga akan hanyar Wukari zuwa Takum sunyi garkuwa da wasu yan kasuwa masu sayan shanu. Rohatanni sun nuna cewa yan kasuwar sun fito ne...

    by
    4 years ago4 years ago
  • Babban sifetan ƴansandan Najeriya ya bayar da umarnin dakatar da zirga-zirgar ababen hawa ranar zabe

    Mai rikon mukamin Babban sifetan ƴansandan Najeriya, Muhammad Adamu ya bayar da umarnin dakatar da zirga-zirgar ababen hawa daga karfe 6:00 na safiyar ranar Asabar...

    by
    4 years ago4 years ago
  • Ƴansanda sun harbe wasu yan fashi da makami a jihar Delta

    Jami’an ƴansanda dake aiki da caji ofis din ƴansanda na Ebrumede dake karamar hukumar Uvwie a jihar Delta a ranar Alhamis sun samu nasarar harbe...

    by
    4 years ago4 years ago
  • An kama wani malami yana lalata ta dubura da dalibarsa mai shekaru biyar a cikin masallaci

    Jami’an ƴansanda a jihar Lagos sun kama wani mutum mai shekaru 43 da ake zargin da yin lalata ta dubura da wata yarinya yar shekara...

    by
    4 years ago4 years ago
  • Mutane 104,000 ke neman a dauke su aikin ɗansanda

    Hukumar dake kula da aikin ƴansanda ta ce mutane 104,289 ke neman a ɗauke su aikin ɗansanda cikin ƙananan jami’an ƴansanda 10000 da za a...

    by
    4 years ago4 years ago
  • Rundunar ƴansandan jihar Zamfara ta dakile hari kan wani gari

    Rundunar yansandan jihar Zamfara ta dakile wani hari da aka shirya kai wa kan wasu al’umma dake jihar Zamfara. Haka kuma rundunar ta samu nasarar...

    by
    4 years ago4 years ago
  • Wani mahaifi ya kashe ƴarsa

    Wani mahaifi wanda ya ce yana bin umarnin Allah ne ya kashe yarsa mai watanni tara a garin Tse-Agberagba dake karamar hukumar Konshisha ta jihar...

    by
    4 years ago4 years ago
  • Ƴansanda sun kama wasu masu garkuwa da mutane a Kaduna

    Ƴansanda a Kaduna sun kama gungun yan bindiga su hudu dake da hannu wajen kisan jami’an ƴansanda hudu dake aiki a runduna ta musamman ta...

    by
    5 years ago5 years ago
  • An kafa kwamitin da zai gano wadanda suka kashe yan sanda 7 a Abuja

    Ibrahim Idris, babban sifetan yan sandan Najeriya ya kafa wani kwamiti mai mutane 8 da zai binciki musabbabin kisan wasu jami’an ‘yan sanda bakwai a...

    by
    5 years ago5 years ago
  • Yan bindiga sun kashe ƴansanda 7 tare da dauke bindigoginsu a Abuja

    Wasu yan bindiga da ba a san ko suwaye ba sun kashe ƴansanda 7 da kuma wasu mutane biyu a Abuja inda suka yi awon...

    by
    5 years ago5 years ago
  • Ƴansanda sun kama wani kansila dake da hannu a kashe-kashen jihar Benue

    Rundunar ƴansandan Najeriya ta kama karin wasu mutane 8 da ake zarginsu da hannu a rikicin jihar Benue. Jimo Moshood, mai magana da yawun rundunar,...

    by
    5 years ago5 years ago
  • An kashe mutum guda a wata arangama da yan shi’a suka sake yi da jami’an tsaro a Abuja

    Mutum guda ya rasa ransa a wata a rangama da akayi da jami’an yan sanda da kuma yan shi’a. Masu zanga-zangar sun taru a yankin...

    by
    5 years ago5 years ago
  • Jami’an yan sanda sun kashe wani rikakken mai laifi a jihar Akwa Ibom

    Yan sanda a jihar Akwa Ibom, sun kashe shugaban wasu yan daba da ya yi fice wajen addabar al’ummomin dake kananan hukumomin Etim Ekpo da...

    by
    5 years ago5 years ago

Recent Posts

  • Real na atisayen yadda za ta ci Chelsea a Champions League
  • Birtaniya za ta daina ɗaukan likitoci daga Najeriya
  • Letexier ne zai yi raflin wasan Real da Chelsea a Champions
  • Abin da kuke son sani kan wasan Barca da Girona
  • Easter: Yesu zai iya dawowa a kowane lokaci daga yanzu – Rabaran Mati

Recent Comments

No comments to show.
© 2023 All Rights Reserved

log in

Connect with:
Facebook Google Twitter

Forgot password?
Captcha!

reset password

Back to
log in