Tinubu ya dawo daga Saudiya







Bola Ahmad Tinubu, dan takarar shugaban kasa a jam’iyar APC ya dawo gida Najeriya a jiya Lahadi daga kasar Saudiya inda yayi aikin Umrah.

Tinubu ya sauka a filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe dake Abuja.

Gwamnan jihar Jigawa, Muhammad Badaru Abubarkar na daga cikin mutanen da suka tarbe shi a filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe dake Abuja.






Previous articleBBC: An rantsar da shugaban Brazil Lula ga wa’adin mulki na uku




Source link


Like it? Share with your friends!

0

You may also like