An tono tarin harsasai a jihar Anambra


ok

An tono tarin harsasai ne a karkashin kasa inda ake aikin hakan wani sabon gini a garin Agulu dake jihar Anambar,commissionan yansandan jihar ,Sam Okaula yace  sun cika bokitai da harsasai da dama yayin da suke kwaso harsasai a karkashin kasan kuma har yanzu da akwai raguwa harsasai.

okk

Mr Okaula ya bayanawa ma’jiyar labarai cewa suna ta bincike akan alamarin kuma hukumar yansandan suna ya kokarinsu wajen gano wa’yanda suka  binne hasasai da kuma dalilim bune sun.

 

 

 

 

 

You may also like