Waiwaye: Buƙatar Majalisar Magabatan Najeriya ga CBN da ƙarar da Kano ta kai Buhari



BBC

Naɗa kwamitin miƙa mulki

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya amince da nadin kwamitin shirye-shiryen mika mulki na ofishin shugaban kasa, wanda zai gabatar da dukkan ayyukan shirin mika mulki ga sabuwar gwamnatin da za ta gaji wannan bayan zaben 2023.

Wannan na cikin wata sanarwa da Ofishin Sakataren Gwamnatin Tarayya ya fitar da sa hannun Willie Bassey wanda shi ne daraktan yada labarai a ofishin.



Source link


Like it? Share with your friends!

0

You may also like