Waiwaye: Inec ta fara raba katin zabe, kotu ta yanke wa Sheikh Abduljabbar hukuncin kisa



Waiwaye: INEC ta fara raba katin zabe, kotu ta yanke wa Sheikh Abduljabbar hukuncin kisa

Kamar kowanne mako, wannan makalar na dauke da wasu daga cikin muhimman abubuwan da suka faru a Najeriya a makon da ya gabata.

Yadda aka fara raba katin zabe a Najeriya

Katin zaɓe

Hukumar zaɓe a Najeriya, Inec, ta fara raba wa ‘yan ƙasar katinan kaɗa ƙuri’a a babban zaɓe na 2023.

An fara raba katinan ne a ofisoshin Inec na kananan hukumomi da ke faɗin ƙasar, inda ake raba katin mazaba-mazaba.

Duk mutumin da ya zo karbar katin sai ya gabatar da shaidar cewa ya yi rijista a baya sannan sai a duba sunansa a kundin rijistar zaɓe sai kuma a duba masa katin.



Source link


Like it? Share with your friends!

0

You may also like