Waiwaye: Zaɓen gwamnoni da fara azumin Ramadan



Kamar kowane mako, mun duba muku muhimmai daga abubuwan da suka faru a Najeriya a makon da ya gabata.

An yi zaɓen gwamnoni da na ƴan majalisar dokokin jihohi

Asalin hoton, INEC

A makon da ya gabata – ranar 18 ga watan Maris aka yi zaɓen gwamnoni da ƴan majalisar dokoki na jihohi a jiha 28 na Najeriya.

Zaben ya yi zafi a wasu jihohin ƙasar da har ta kai ga samun taƙaddama kafin a sanar da sakamakon zabensu.

Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasar INEC ta bayyana cewa bayan zaɓen, Jam’iyyar APC mai mulkin ƙasar ta ta lashe jihohi 15, sai PDP da ta samu jihohi 9, NNPP da Labour kuma suka samu jiha ɗaya kowannensu.



Source link


Like it? Share with your friends!

0

You may also like