Ya Kashe Mahaifiyar sa Saboda Ta Takura Masa Da Yawan Jima’i 


In Da Ranka…

Matashi mai shekaru 33 Segun Ogunlusi, ya shiga hannun hukuma sakamakon kama shi da laifin kisan mahaifiyar sa Abimbola Ogunlusi, mai shekaru 60 a yankin  Ogijo da ke jihar Ogun. 

A cewar sa ya kashe mahaifiyar sa ne saboda takura masa da ta ke yi da yawan jima’i. Don haka ya kashe ta gami da binne gawar.

You may also like