‘Yadda mutuwar mahaifina ya sa na zama marubucin waƙoƙi’



Bayanan bidiyo,

Abdurraheem ya rubuta wani kundin wakoki da yake kira ‘Etterath’.

Abdurraheem Koko dalibi mai shekara 17 ne da ke karatu a Jami’ar Nile da ke Abuja.

Mahaifin Abdurraheem – wanda shi da dan uwansa sun kasance tagwaye – ya mutu tun suna da shekara daya da haihuwa.



Source link


Like it? Share with your friends!

0

You may also like