‘Yan Argentina sun koma gida, gwamnati ta ayyana hutu a kasar



Messi

Asalin hoton, Getty Images

Zakarun gasar cin kofin duniya, Argentina sun isa filin jirgin sama na Buenos Aires inda dubban jama’a suka fito domin yi musu maraba.

Gwamnatin kasar ta ayyana ranar Talata a matsayin ranar hutu domin gudanar da bukukuwa.

Magoya bayan kasar sun yi jerin gwano a kan titunan kasar domin yi musu maraba.

Nan gaba a ranar Talata ne za a gudanar da babban biki.



Source link


Like it? Share with your friends!

0

You may also like