‘Yan neman mafakar Rwanda da ke fafutuka don rayuwa



Mohammed
Bayanan hoto,

BBC ba za ta bayyana bayanan Mohammed, da ke neman mafaka ɗan Rwanda

Ina fafutuka ne kawai don na rayu “wani mutum da ke magana cikin rawar murya, kuma cike da tsoro,” ya faɗa.

Muna tsaye ne a Wasteland da ke babban birnin Kigali cikin ƙasar Rwanda.

Wurin, yana zagaye da bishiyoyi don ba mu mafaka daga idanun masu farauta.

Muhammad ya zo ƙasar nan ne don samun mafaka. Ya gudo daga yankin Rwanta na Ethopia, inda yake gudun hijira, har zuwa lokacin da wakilan kasarsa suka yi yunƙurin ɗauke shi.



Source link


Like it? Share with your friends!

0

You may also like